NAJERIYA A YAU: Yadda Ya Kamata Alaka Ta Kasance Tsakanin ‘Yan Sanda Da Al’umma

Shirin Najeriya a yau zai tattauna kan abin da ya sa ake samun cin fuskar.

NAJERIYA A YAU: Yadda Ya Kamata Alaka Ta Kasance Tsakanin ‘Yan Sanda Da Al’umma

Babban alhakin da kundin tsarin mulkin Najeriya ya dora wa rundunar Yan Sanda shi ne kare rayuka da dukiyoyin yan kasa.

Sai dai a lokuta da dama, akan samu fito-na-fito da ‘yan kasa ke yi da ‘yan sandan sakamakon zargin wuce gona da iri wajen gudanar da aiyyukan nasu.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yadda ya kamata alaka ta kasance tsakanin jami’an ‘yan sanda da al’ummar kasa.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

Matar aure ta banka wa mijinta wuta

Abin da ya sa na yi wa Buhari juyin mulki —IBB

Yadda aka kama ɗan shekara 65 ɗauke da bindiga

Ana zargin malami da azabtar da ɗalibi kan shan mangwaro a makaranta