NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Bindiga Ke Shirin Hana Noma Bana
Domin sauke Shirin kai tsaye, latsa nan A shekarar da ta gabata ‘yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Wanda hakan ya yi sanadiyyar wahalar abinci da tsadarsa a wadansu wuraren. Ko a wane hali ake ciki bana, ganin cewa damina ta fara kankama? NAJERIYA A YAU: […]

noma
Domin sauke Shirin kai tsaye, latsa nan
A shekarar da ta gabata ‘yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Wanda hakan ya yi sanadiyyar wahalar abinci da tsadarsa a wadansu wuraren.
Ko a wane hali ake ciki bana, ganin cewa damina ta fara kankama?
- NAJERIYA A YAU: Yadda cire tallafin mai a Najeriya ya shafi makwabtanta
- DAGA LARABA: Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
Ku biyo mu cikin shirin sannu a hankali.