NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024

Waɗannan manufofi sun haɗa da janye tallafin man fetur da ƙyale kasuwa ta yi halinta a kan darajar Naira da janye tallafin wutar lantarki da sauran su

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024

Wasu matasan Najeriya a lokacin wata zanga-zanga a kan titin Legas-Ibasan kan cin zalinsu da ‘yan sanda ke yi. (Hoto:PIUS UTOMI EKPEI / AFP) (Photo by PIUS UTOMI EKPEI/AFP via Getty Images)

Tun bayan rantsar da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a watan Mayun bara ne dai ’yan Najeriya suke ta kokawa da matsin tattalin arziki sakamakon wasu tsare-tsare da manufofi da Gwamnatin Tarayya ta bijiro da su.

Waɗannan manufofi sun haɗa da janye tallafin man fetur da ƙyale kasuwa ta yi halinta a kan darajar Naira da janye tallafin wutar lantarki da sauran su.

Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi tsokaci ne a kan jimirin da ’yan Najeriya suka yi a shekarar.

Domin sauke shirin, latsa nan

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana

Jami’ar ABU da ke Zariya ta yi sabon shugaba

An soma rigimar haraji tsakanin China da Amurka

Dalilin da farashin citta ya yi tashin gwauron zabo