NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

Shin ta wadanne hanyoyi za ku amfana da wadannan tsare-tsaren?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.

An yi wa mutane damfarar Naira biliyan 52 ta banki —NIBSS

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin dubin watan Ramadan

Helikwaftan farko ƙirar Najeriya zai fara aiki —NASENI

Boko Haram ta ƙona wuraren ibada da gidaje a Adamawa