NAJERIYA A YAU: Yadda Zaben Shugaban Majalisa Zai Shafe Ku

Ta  wadanne hanyoyi ayyukan shugabannin majalisar ke shafar rayuwar ‘yan Najeriya?

NAJERIYA A YAU: Yadda Zaben Shugaban Majalisa Zai Shafe Ku

Zauren Majalisar Wakilai

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Zaben shugabannin majalisar dokoki ta kasa da za a gudanar a watan Yunin da ke tafe daya ne daga cikin batutuwan da ke daukar hanakalin ‘yan Najeriya.

Ta  wadanne hanyoyi ayyukan shugabannin majalisar ke shafar rayuwar ‘yan Najeriya?

Shirin namu na wannan lokaci ya dubi lamarin ta mahanagar masana.

Zaɓen Edo: Yadda aka kama masu sayen ƙuri’a da ’yan daba

Sarakunan Nijar sun kai wa Gwamnatin Yobe ziyarar jaje

Ɗan majalisa ya yi jinjina kan naɗa Danyaya Sarkin Ningi

’Yan Sanda sun kama gungun ’yan fashi 7 a Katsina