NAJERIYA A YAU: Yadda Zaben Shugaban Majalisa Zai Shafe Ku

Ta  wadanne hanyoyi ayyukan shugabannin majalisar ke shafar rayuwar ‘yan Najeriya?

NAJERIYA A YAU: Yadda Zaben Shugaban Majalisa Zai Shafe Ku

Zauren Majalisar Wakilai

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Zaben shugabannin majalisar dokoki ta kasa da za a gudanar a watan Yunin da ke tafe daya ne daga cikin batutuwan da ke daukar hanakalin ‘yan Najeriya.

Ta  wadanne hanyoyi ayyukan shugabannin majalisar ke shafar rayuwar ‘yan Najeriya?

Shirin namu na wannan lokaci ya dubi lamarin ta mahanagar masana.

Mutum 10 sun mutu a hanyar Damaturu zuwa Maiduguri

Babu hannun Naira Marley a mutuwar Mohbad — Kotu

Tattalin arzikin Nijeriya ya haɓaka da kashi 3.84 — NBS

An naɗa Obasanjo mai shiga tsakani a rikicin Kongo