Kananan Labarai• Created November 9, 2012 08:37
Nan da shekara za a fara cin gajiyar sababbin kwalejoji 21 na Kano – Barista Iya
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Barista Farouk Iya, ya ce nan da shekara daya za a fara cin gajiyar sababbin kwalejojin koyar da sana’o’i 21 da gwamnatin jihar ta bullo da su.
Nan da shekara za a fara cin gajiyar sababbin kwalejoji 21 na Kano – Barista Iya
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Barista Farouk Iya, ya ce nan da shekara daya za a fara cin gajiyar sababbin kwalejojin koyar da sana’o’i 21 da gwamnatin jihar ta bullo da su.