NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Daba Ke Juya Akalar Siyasar Najeriya

Nazari kan mumunan tasirin ’yan daba wurin rikita harkokin zabe

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Daba Ke Juya Akalar Siyasar Najeriya

Domin sauke shirin latsa nan

Bangar siyasa ta jima tana janyo hasarar dukiya da rayuka a a Najeriya.

Shirin Najeriya A Yau na wannna lokaci ya yi nazari kan irin mumunan rawar da ’yan daba ke takawa wurin rikita harkokin zabe a kasar nan.