Nijar ta ayyana zaman makokin kwanaki 3 bayan kisan sojojinta 20

Nijar ta sanar da zaman makoki na kwanaki uku, sakamakon kisan sojojin kasar 20 da farar hula guda a yammacin kasar, mai fama da kungiyoyi masu ikirarin jihadi.

Nijar ta ayyana zaman makokin kwanaki 3 bayan kisan sojojinta 20

Sojin Nijar

Gwamnatn Nijar ta ayyana zaman makokin kwanaki uku sakamakon kisan sojojin kasar 20 da farar hula guda a yammacin kasar, mai fama da kungiyoyi masu ikirarin jihadi.