Ofishin INEC a Osun bai kone ba- Kwamishinan zabe
Kwamishinan zabe na hukumar zabe mai zaman kanta INEC na jihar Osun Mista Olusegun Agbaje ya musanta rahoton da ake yadawa akan cewa, ofishin hukumar zabe na karamar hukumar Oriade ya yi gobara. A tattaunawar da Mista Olusegun ya yi da wakilinmu a Osogbo babban birnin jihar a safiyar yau Lahadi ya ce, ba gaskiya […]
Tambarin Hukumar Zabe ta Kasa INEC
Kwamishinan zabe na hukumar zabe mai zaman kanta INEC na jihar Osun Mista Olusegun Agbaje ya musanta rahoton da ake yadawa akan cewa, ofishin hukumar zabe na karamar hukumar Oriade ya yi gobara.
A tattaunawar da Mista Olusegun ya yi da wakilinmu a Osogbo babban birnin jihar a safiyar yau Lahadi ya ce, ba gaskiya bane rahoton da ake yadawa akan gobarar ofishin zaben jihar.