Ozil ya bayyana takaicin rashin lashe kofi a bana

Dan kwallon kulob din Arsenal da ke Ingila Mesut Ozil ya bayyana takaicin ganin yadda kulob din Arsenal ya gama kakar wasan da ta wuce ba tare da daukar wani kofi ba.

Ozil ya bayyana takaicin rashin lashe kofi a bana
Ozil ya bayyana takaicin rashin lashe kofi a bana

Dan kwallon kulob din Arsenal da ke Ingila Mesut Ozil ya bayyana takaicin ganin yadda kulob din Arsenal ya gama kakar wasan da ta wuce ba tare da daukar wani kofi ba.

Boko Haram sun ƙone makarantu a Borno

Har yanzu ’yan bindiga ba su saki matar Manjo Janar Rabe ba

An binne gawar Manjo Janar Rabe a Katsina

Wasu tsiraru ne ke rura matsalar tsaro a Najeriya — Christopher Musa