PDP na shirin bata zaben jihar Kaduna- El Rufai

Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El Rufa’i na tuhumar jam’iyyar PDP reshen jihar Kaduna akan shirin da suke yi na lalata zaben watan Faburairu saboda fargabar shank aye. Gwamna El Rufai, ya bayyana hakan ne yayin wani taro aka gudanar jiya Lahadi a Kudan, Gwamnan ya tabbatar wa jama’a cewa, jami’an tsaro a shirye suke wajen […]

PDP na shirin bata zaben jihar Kaduna- El Rufai

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai

Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El Rufa’i na tuhumar jam’iyyar PDP reshen jihar Kaduna akan shirin da suke yi na lalata zaben watan Faburairu saboda fargabar shank aye.

Gwamna El Rufai, ya bayyana hakan ne yayin wani taro aka gudanar jiya Lahadi a Kudan, Gwamnan ya tabbatar wa jama’a cewa, jami’an tsaro a shirye suke wajen tabbatar da sahihin zabe da zai gudana a jihar.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta