PDP taki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa

Jam’iyyar PDP ta watsi da sakamakon zaben ‘yan takarar shugaban kasa da na majalisar wakilai da aka yi ranar Asabar, wanda hukumar zabe mai zaman kanta INEC take sanarwa yau. Shugaban jam’iyyar PDP Prince Uche Secondus ne bayyanawa manema labarai hakan yau a Abuja, inda ya ce, jamullar sakamakon da hukumar INEC ke sanarwa ba […]

PDP taki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa

PDP

Jam’iyyar PDP ta watsi da sakamakon zaben ‘yan takarar shugaban kasa da na majalisar wakilai da aka yi ranar Asabar, wanda hukumar zabe mai zaman kanta INEC take sanarwa yau.

Shugaban jam’iyyar PDP Prince Uche Secondus ne bayyanawa manema labarai hakan yau a Abuja, inda ya ce, jamullar sakamakon da hukumar INEC ke sanarwa ba gaskiya bane kuma ba zasu amince da su ba.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta