Ra’ayin ƴan Najeriya game da mulkin Alhaji Umaru Musa Ƴar’adua

Shi ne ya mulki Najeriya bayan Olusegun Obasanjo ya kammala wa’adinsa.

Ra’ayin ƴan Najeriya game da mulkin Alhaji Umaru Musa Ƴar’adua

Marigayi, Umaru Musa Yar’Adua, tsohon Shugaban Kasar Najeriya

Wasu ƴan Najeriya sun bayyana wa Aminiya irin tarihin da suka ji game da mulkin tsohon shugaban kasar Najeriya, Alhaji Umaru Musa Ƴar’adua.

[youtube https://www.youtube.com/watch?v=MrhoWdFS_uQ]

’Yan sanda sun kama baƙin haure 165 a Kebbi

Gobara ta yi ajalin almajirai 17 a Zamfara

Saura ƙiris Bello Turji ya zo hannu – Ministan Tsaro

Sarkin Jiwa a Abuja ya yi rashin mahaifiya