Rabaran Bitrus Jatau da ya Musulunta ya ziyarci Zariya

Fitaccen mai amsa tambayoyin addinin Kiristan nan a Rediyon Tarayya na Kaduna Rabaran Bitrus Jatau wanda ya Musulunta kuma ake kiransa da Muhammdul Aminu ya kai ziyarar wa’azin addinin Musulunci a garin Zariya.

Rabaran Bitrus Jatau da ya Musulunta ya ziyarci Zariya
Rabaran Bitrus Jatau da ya Musulunta ya ziyarci Zariya

Fitaccen mai amsa tambayoyin addinin Kiristan nan a Rediyon Tarayya na Kaduna Rabaran Bitrus Jatau wanda ya Musulunta kuma ake kiransa da Muhammdul Aminu ya kai ziyarar wa’azin addinin Musulunci a garin Zariya.