Rashin biyan albashi ne matsalar kulob din Taraba United – Daraktar wasanni

Daraktan wasanni a maaikatar wasannin da matasa ta jJhar Taraba uwargida Yosie Daniel ta ce rashin biyan ’yan wasan kungiyar kwallon kafa mallakar Jihar&nbsp watau Taraba Football Club na tsawon watanni tara ne ya kawo cikas ga irin bajimtar da aka san kungiyar ke da shi.Ta ce gwamnati ba ta&nbsp biya ’yan wasan albashi da […]

Rashin biyan albashi ne matsalar kulob din Taraba United – Daraktar wasanni
Rashin biyan albashi ne matsalar kulob din Taraba United – Daraktar wasanni

Daraktan wasanni a maaikatar wasannin da matasa ta jJhar Taraba uwargida Yosie Daniel ta ce rashin biyan ’yan wasan kungiyar kwallon kafa mallakar Jihar&nbsp watau Taraba Football Club na tsawon watanni tara ne ya kawo cikas ga irin bajimtar da aka san kungiyar ke da shi.
Ta ce gwamnati ba ta&nbsp biya ’yan wasan albashi da wasu alawus din su ba&nbsp har na&nbsp tsawon watanni taraal’amarin da ya haifar da koma baya wajen nuna bajinta&nbsp da hazaka da aka san ’yan wasan da yi a baya.
Uwargida Yosie Daniel ta bayyana cewa bayan rashin biyan ‘yan wasan&nbsp

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi 3 a Binuwai

Mahara sun sace bsarake, sun harbi matarsa a ƙauyen Ondo

Sarkin Musulmi ya umarci a fara neman jinjirin watan Muharram

An tsinci gawar wata mata babu kai a Abuja