Kananan Labarai• Created August 11, 2012 08:48
Rashin tsaro babban kalubale ne ga kasar nan – Yakowa
Gwamnan Jihar Kaduna Mista Patrick Yakowa ya bayyana rashin tsaro a matsayin babban kalubalen da ke fuskantar Najeriya inda ya nemi Musulmi su yi amfani da watan azumin Ramadan wajen yin addu’ar samun zaman lafiya ga jihar da kasa baki daya .
Rashin tsaro babban kalubale ne ga kasar nan – Yakowa
Gwamnan Jihar Kaduna Mista Patrick Yakowa ya bayyana rashin tsaro a matsayin babban kalubalen da ke fuskantar Najeriya inda ya nemi Musulmi su yi amfani da watan azumin Ramadan wajen yin addu’ar samun zaman lafiya ga jihar da kasa baki daya .