Kananan Labarai• Created April 5, 2013 16:16
Rikici tsakanin Musulmi da Kirista bai da alaka da karantarwar addinan biyu – Rabita
Manyan masana addinin Musulunci da Kiristanci sun bayyana cewa rikice-rikicen da ake samu tsakanin mabiya addinan biyu ba su da alaka da karantarwar addinan sai dai son zuciya.
Rikici tsakanin Musulmi da Kirista bai da alaka da karantarwar addinan biyu – Rabita
Manyan masana addinin Musulunci da Kiristanci sun bayyana cewa rikice-rikicen da ake samu tsakanin mabiya addinan biyu ba su da alaka da karantarwar addinan sai dai son zuciya.