Rikicin Masar ya yi sanadiyyar mutuwar ’yan kwallo biyu

A shekaranjiya Laraba ne wani abin al’ajabi ya sake faruwa a kasar Masar a lokacin da jama’ar kasar suka yi zanga-zangar kin amincewa da hukuncin da wani alkali ya yi a kan wadansu mutane su kimanin 21

Rikicin Masar ya yi sanadiyyar mutuwar ’yan kwallo biyu
Rikicin Masar ya yi sanadiyyar mutuwar ’yan kwallo biyu

A shekaranjiya Laraba ne wani abin al’ajabi ya sake faruwa a kasar Masar a lokacin da jama’ar kasar suka yi zanga-zangar kin amincewa da hukuncin da wani alkali ya yi a kan wadansu mutane su kimanin 21