Rikicin shugabancin mahautan Fatakwal ya yi kamari

Akalla mutum ne aka ce sun rasa rayukansu, wadansu mutum tara kuma suka ji rauni a wani rikici da ya  barke tsakanin magoya bayan tsohon shugaban kungiyar mahautan jihar ribas Alhaji Ibrahim Maisundu Beli da kuma na shugaba mai ci Alhaji  Musa Baba ranar alhamis din makon jiya a wani yunkuri da magoya bayan tsohon […]

Rikicin shugabancin mahautan Fatakwal ya yi kamari
Rikicin shugabancin mahautan Fatakwal ya yi kamari

Akalla mutum ne aka ce sun rasa rayukansu, wadansu mutum tara kuma suka ji rauni a wani rikici da ya  barke tsakanin magoya bayan tsohon shugaban kungiyar mahautan jihar ribas Alhaji Ibrahim Maisundu Beli da kuma na shugaba mai ci Alhaji  Musa Baba ranar alhamis din makon jiya a wani yunkuri da magoya bayan tsohon shugaban mahautan suka  abar sai gwanin nasu ya koma kan mukaminsa, kamar yadda Aminiya ta samu  abara.