Rufe Kamfanin Triumph na wucin-gadi ne – Ganduje

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ya ce an rufe kamfanin Triumph ne don yin gyara a harkokin tafiyar da kamfanin ta yadda zai dace da zamani tare da gasa da kowane gidan jarida a kasar nan.

Rufe Kamfanin Triumph na wucin-gadi ne – Ganduje
Rufe Kamfanin Triumph na wucin-gadi ne – Ganduje

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ya ce an rufe kamfanin Triumph ne don yin gyara a harkokin tafiyar da kamfanin ta yadda zai dace da zamani tare da gasa da kowane gidan jarida a kasar nan.