Kananan Labarai• Created October 29, 2012 18:01
Rundunar JTF ta lalata dukiya ta Naira miliyan 187 a Borno – Kwamiti
Rundunar Tsaro ta Musamman (JT) da aka dora wa alhakin dawo da zaman lafiya a Jihar Borno, ta lalata dukiya da ta kai Naira miliyan 187 da dubu 800 a yankin Gwange da ke garin Maiduguri a harin baya-bayan nan da ta kai a yankin.
Rundunar JTF ta lalata dukiya ta Naira miliyan 187 a Borno – Kwamiti
Rundunar Tsaro ta Musamman (JT) da aka dora wa alhakin dawo da zaman lafiya a Jihar Borno, ta lalata dukiya da ta kai Naira miliyan 187 da dubu 800 a yankin Gwange da ke garin Maiduguri a harin baya-bayan nan da ta kai a yankin.