Ruwa da iska sun washe gidaje a Gusau
A ranar Talatar wannan makon ce jama’ar sabuwar unguwar nan da ake kira ‘Tsunami’ da ke Jihar Zamfara suka kwana cikin tashin hankali, sakamakon iska da ruwa da aka yi,
A ranar Talatar wannan makon ce jama’ar sabuwar unguwar nan da ake kira ‘Tsunami’ da ke Jihar Zamfara suka kwana cikin tashin hankali, sakamakon iska da ruwa da aka yi,