Ruwan kankara ya yi barna a jihohin Katsina da Jigawa …Ambaliyar ruwa ta raba mutum dubu 50 da muhallinsu a Adamawa

A ranar Juma’ar da ta gaba ne al’ummomin da ke garuruwan Kofa da Tofanni a karamar Hukumar Kusada ta Jihar Katsina suka fuskanci wani bala’i sakamakon wani makekenn ruwan sama da aka tafka tare da kankara.

Ruwan kankara ya yi barna a jihohin Katsina da Jigawa …Ambaliyar ruwa ta raba mutum dubu 50 da muhallinsu a Adamawa
Ruwan kankara ya yi barna a jihohin Katsina da Jigawa …Ambaliyar ruwa ta raba mutum dubu 50 da muhallinsu a Adamawa

A ranar Juma’ar da ta gaba ne al’ummomin da ke garuruwan Kofa da Tofanni a karamar Hukumar Kusada ta Jihar Katsina suka fuskanci wani bala’i sakamakon wani makekenn ruwan sama da aka tafka tare da kankara.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano