Kananan Labarai• Created August 24, 2012 10:02
Samar wa matasa aiki zai kawo zaman lafiya a Najeriya – Malwa
Shugaban Kwamitin Wa’azin Matasa na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Malam Muhammad Murtala Idris Malwa ya ce samar da ayyukan yi ga matasa ne kawai zai kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar nan.
Samar wa matasa aiki zai kawo zaman lafiya a Najeriya – Malwa
Shugaban Kwamitin Wa’azin Matasa na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Malam Muhammad Murtala Idris Malwa ya ce samar da ayyukan yi ga matasa ne kawai zai kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar nan.