Sanatoci sun fara muhawarar amincewa da karancin albashi

A yau Alhamis ne ‘yan majalisar dattawan Najeriya suke muhawarar amincewa da tsayar da Naira dubu 27 a matsayin karamin albashin ma’aikata a jihohi da Naira dubu 30 a matsayin karamin albashi ga ma’aikatan gwamnatin tarayya. An dai fara muhawarar ne bayan karban kudirin da Shugaba Buhari ya aikewa ‘yan majalisar don samun amincewar su. […]

Sanatoci sun fara muhawarar amincewa da karancin albashi

Zauren Majalisar Dattawa

A yau Alhamis ne ‘yan majalisar dattawan Najeriya suke muhawarar amincewa da tsayar da Naira dubu 27 a matsayin karamin albashin ma’aikata a jihohi da Naira dubu 30 a matsayin karamin albashi ga ma’aikatan gwamnatin tarayya.

An dai fara muhawarar ne bayan karban kudirin da Shugaba Buhari ya aikewa ‘yan majalisar don samun amincewar su. Mataimakin shugaban majalisar dattawan Ike Ekweremadu ne ya karanta kudirin da shugaban Najeriya ya aika zauren majalisar.

 

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta