Sarkin Kano ga Buhari: Kada gwamnatinka ta yi karko irin ta Jonathan
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya gargadi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya guji maimata kura-kuran da tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi domin kada gwamnatinsa ta yi karko irin na wadda ta gabata.

Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya gargadi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya guji maimata kura-kuran da tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi domin kada gwamnatinsa ta yi karko irin na wadda ta gabata.