Kananan Labarai• Created March 8, 2013 00:30
Sarkin Musulmi ga Jonathan: Ka ayyana afuwa ga mayakan Boko Haram
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya shawarci Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya ayyana cikakkiyar afuwa ga mayakan Boko Haram a yayin ziyararsa a Maiduguri fadar Jihar Borno
Sarkin Musulmi ga Jonathan: Ka ayyana afuwa ga mayakan Boko Haram
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya shawarci Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya ayyana cikakkiyar afuwa ga mayakan Boko Haram a yayin ziyararsa a Maiduguri fadar Jihar Borno