Kananan Labarai• Created December 14, 2012 08:32
Sheikh Sulaiman ya nemi hukumomin alhazai su bude makarantun koyar da aikin Hajji
Wani malamin addinin Musulunci kuma Daraktan Cibiyar Bunkasa Ilimi da Wayar da kan Al’umma (AWEDI) da ke Jos, Sheikh Muhammad Sulieman ya yi kira ga hukumomin jin dadin alhazai na jihohi su bude makarantun musamman don koyar da alhazai yadda ake aikin Hajji.
Sheikh Sulaiman ya nemi hukumomin alhazai su bude makarantun koyar da aikin Hajji
Wani malamin addinin Musulunci kuma Daraktan Cibiyar Bunkasa Ilimi da Wayar da kan Al’umma (AWEDI) da ke Jos, Sheikh Muhammad Sulieman ya yi kira ga hukumomin jin dadin alhazai na jihohi su bude makarantun musamman don koyar da alhazai yadda ake aikin Hajji.