Shekarau ya jingine mukamin dan Majalisar Sarkin Kano
Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya jingine kujerarsa a Majalisar Sarkin Kano, kamar yadda ya fada a wata takarda da ya rubuta wa majalisar.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya jingine kujerarsa a Majalisar Sarkin Kano, kamar yadda ya fada a wata takarda da ya rubuta wa majalisar.