Shugaba Mandela ya yi farin cikin ganin hotonsa a sababbin kudin Afirka ta Kudu

Mista Nelson Mandela, tsohon Shugaban Afirka ta Kudu bakar fata na farko, ya yi matukar farin cikin ganin hotonsa a jikin sababbin takardun kudin kasar da aka buga kwananan.

Shugaba Mandela ya yi farin cikin ganin hotonsa a sababbin kudin Afirka ta Kudu
Shugaba Mandela ya yi farin cikin ganin hotonsa a sababbin kudin Afirka ta Kudu

Mista Nelson Mandela, tsohon Shugaban Afirka ta Kudu bakar fata na farko, ya yi matukar farin cikin ganin hotonsa a jikin sababbin takardun kudin kasar da aka buga kwananan.

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano

An gurfanar da wanda ya kashe matarsa da ƙona gida

Atiku ya caccaki Tinubu kan rikicin BCDA