Kananan Labarai• Created September 28, 2012 02:08
Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 35 a Yobe
A samamen sa’o’i 48 da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka kaddamar a ranakun Asabar da Lahadin da suka gabata a garuruwan Potiskum da Damaturu a Jihar Yobe, sojoji sun ce sun halaka mutum 35 da suke zargin ’yan kungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal Jihad ne
Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 35 a Yobe
A samamen sa’o’i 48 da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka kaddamar a ranakun Asabar da Lahadin da suka gabata a garuruwan Potiskum da Damaturu a Jihar Yobe, sojoji sun ce sun halaka mutum 35 da suke zargin ’yan kungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal Jihad ne