Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 8 a Baga

Rundunar sojojin Najeriya sun kashe ‘yan Boko Haram  takwas a wani sabon farmaki da suka kaiwa ‘yan kungiyar a garin Baga da ke karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno. Mataimakin Daraktan hulda jama’a na rundunar sojojin Najeriya Kanal Onyema Nwachukwu, ne ya bayyana hakan a Maiduguri, kuma sun kwato makamai da yawa daga hannun ‘yan […]

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 8 a Baga

Rundunar sojojin Najeriya sun kashe ‘yan Boko Haram  takwas a wani sabon farmaki da suka kaiwa ‘yan kungiyar a garin Baga da ke karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno.

Mataimakin Daraktan hulda jama’a na rundunar sojojin Najeriya Kanal Onyema Nwachukwu, ne ya bayyana hakan a Maiduguri, kuma sun kwato makamai da yawa daga hannun ‘yan kungiyar.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta