Sojojin Najeriya sun dakile harin ‘yan Boko Haram
Rundunar sojojin Najeriya sun ce dakarunta sun dakile harin da mayakan Boko Haram suka yi yunkurin kai wa a karamar hukumar Kukawa a jihar Borno. Sanarwar da rundunar sojin ta wallafa a shafinta na Twitter ranar Talata da daddare ta ce, ‘yan Boko Haram sun yi yunkurin kutsawa ta yankin Cross da ke karamar hukumar […]
Rundunar sojojin Najeriya sun ce dakarunta sun dakile harin da mayakan Boko Haram suka yi yunkurin kai wa a karamar hukumar Kukawa a jihar Borno.
Sanarwar da rundunar sojin ta wallafa a shafinta na Twitter ranar Talata da daddare ta ce, ‘yan Boko Haram sun yi yunkurin kutsawa ta yankin Cross da ke karamar hukumar Kukawa da misalign karfe 8 na dare.
Yayin da rundunar sojin ta yi nasarar dakile su daga shirin kai harin.