Sojojin sun kashe ‘yan Boko Haram 11 da kwato makamai a Adamawa

Rundunar sojojin Najeriya ta ce, dakarunta sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram 11 a wani sabon da hari da ‘yan kungiyar suka shirya kaiwa a garin Madagali da ke karamar hukumar Madagali jihar Adamawa. Mataimakin Daraktan hulda da jama’a Kanal Ado Isa, ne sanar da hakan ya kuma ce, sojojin Operation Lafiya Dole ne […]

Sojojin sun kashe ‘yan Boko Haram 11 da kwato makamai a Adamawa

Rundunar sojojin Najeriya ta ce, dakarunta sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram 11 a wani sabon da hari da ‘yan kungiyar suka shirya kaiwa a garin Madagali da ke karamar hukumar Madagali jihar Adamawa.

Mataimakin Daraktan hulda da jama’a Kanal Ado Isa, ne sanar da hakan ya kuma ce, sojojin Operation Lafiya Dole ne suka yi nasarar kashe ‘yan kungiyar tare da kwato muggan makamai daga hannun maharan  a jiya Laraba.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta