Tabarbarewar tsaro a Arewa ba laifin mutum daya ba ne – danmajen Katagum
danmajen Katagum kuma Hakimin Nasarawa a masarautar Katagum da ke Jihar Bauchi Alhaji Bashar Kabir Umar ya ce tabarbarewar harkokin tsaro a Arewa ba laifin mutum daya ba ne
danmajen Katagum kuma Hakimin Nasarawa a masarautar Katagum da ke Jihar Bauchi Alhaji Bashar Kabir Umar ya ce tabarbarewar harkokin tsaro a Arewa ba laifin mutum daya ba ne