Tarihin Malam Aminu Kano

Malam Aminu Kano shahararren ɗan siyasa ne da ya jagoranci gwagwarmayar neman ƴancin talakan Arewacin Najeriya tun daga zamanin mulkin mallaka har zuwa Jamhuriya ta Biyu. Ko da yake bai kafa gwamnati a Jamhuriya ta Farko ba, ya ci nasarar koyawa talaka ‘na ƙi’. A zamanin mulkin soja ya riƙe muƙamin minista inda ya ci […]

Tarihin Malam Aminu Kano

Malam Aminu Kano shahararren ɗan siyasa ne da ya jagoranci gwagwarmayar neman ƴancin talakan Arewacin Najeriya tun daga zamanin mulkin mallaka har zuwa Jamhuriya ta Biyu.

Ko da yake bai kafa gwamnati a Jamhuriya ta Farko ba, ya ci nasarar koyawa talaka ‘na ƙi’.

A zamanin mulkin soja ya riƙe muƙamin minista inda ya ci gaba da wayar da kan al’ummar Arewa. Sai dai siyasa ta suɓuce masa a Jamhuriya ta Biyu, bayan da gwamnonin da suka yi nasara a ƙarƙashin inuwar jam’iyyarsa suka yi masa tawaye.

Sarkin Jiwa a Abuja ya yi rashin mahaifiya 

Tinubu ya ƙara kasafin kuɗin 2025 zuwa N54.2trn

Tinubu zai tafi Faransa daga nan ya zarce Habasha

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana