Tashin hankali ya barke a lokacin da magoya bayan PSG suke murna
A karshen makon jiya ne wani rikici ya barke bayan da magoya bayan kulob din Paris Saint Germain (PSG) da ke Faransa su kimanin dubu 10 suka kwarara titunan kasar
A karshen makon jiya ne wani rikici ya barke bayan da magoya bayan kulob din Paris Saint Germain (PSG) da ke Faransa su kimanin dubu 10 suka kwarara titunan kasar