Tatsuniyoyin da ake yi kan Dutsen Zuma

Shin da gaske ne Dutsen Zuma yana da fuska?

Tatsuniyoyin da ake yi kan Dutsen Zuma

Dutsen Zuma na daya daga cikin sanannun wurare a Najeriya, wanda yawancin mutane suka dauka a cikin yankin Abuja yake.

Kazalika akwai wasu tatsuniyoyi da camfe-camfe da ake yadawa game da dutsen.

Shin da gaske ne Dutsen Zuma yana da fuska?

Kuma da gaske ne mutane ba sa iya rayuwa a kusa da shi saboda zai iya cutar da su?

Za mu fede muku biri har wutsiya game da wannan dutsen.

Sarkin Jiwa a Abuja ya yi rashin mahaifiya 

Tinubu ya ƙara kasafin kuɗin 2025 zuwa N54.2trn

Tinubu zai tafi Faransa daga nan ya zarce Habasha

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana