Taurarin Zamani: Kabiru Garba

Matashin dan kasuwar ya ce Shoshiyal Midiya ta koya masa darussa.

Taurarin Zamani: Kabiru Garba

Kabiru Garba matashi ne da ya yi suna a Soshiyal Midiya, ya ce kafar ta koya masa darussa masu tarin yawa kuma ta zama hanyar bunkasa kasuwancinsa.

Har wa yau, matsahin ya nanata cewar ba ya bukatar mukami a Gwamnatin Kwankwasiyya, ya fi son mayar da hankali a harkar kasuwancinsa.

Kalli hirar da ya yi da shirin Taurarin Zamani na Aminiya.

An ƙaddamar wa ’yan kasuwa sabon tsarin biyan haraji a Gombe

Majalisa na son ƙirƙiro sabbin jihohi 31 a Najeriya

Malamai sun fara yajin aiki a Ebonyi

Mutuwar Almajirai: Tinubu ya buƙaci a samar da matakan kare ɗalibai