Tirelar siminti ta fado daga Gadar Sama a Kano

Wata tirelar dakon siminti ta fado daga kan gadar sama da ke Kofar Kabuga da ke Kano.

Tirelar siminti ta fado daga Gadar Sama a Kano

Wata tirelar dakon siminti ta fado daga kan gadar sama da ke Kofar Kabuga a Kano.

A safiyar Litinin ne dai tirelar dakon siminti ta yi hatsari ne a gadar sama da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano.

Daga bisani motar ta fara neman fadowa daga saman gadan, lamarin da ya jefa jama’a cikin zullumi.

Wasu mazauna unguwar Kabuga sun ce tsautsayin ya auku ne bayan motar ta fito daga titin Tal’udu.

Zuwa lokacin da muka samu labari dai babu bayani game da abin da ya haddasa hatsarin.

An dawo da wutar lantarki a Kaduna

An kashe ɗan banga da yin garkuwa da ’yan mata 6 a Neja

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

Jirgin Amurka ɗauke da mutum 10 ya ɓace