An gano uwar jaririn da ya makale a bututun kashi a kasar Sin
Wata mata ’yar shekara 22 da ta yi kururuwar jariri ya makale a bututun da kashi ke kwarara a kasar Sin, an gano ita ce uwar jaririn, inda ta boye kan
ABUBUWAN AL'AJABI
Wata mata ’yar shekara 22 da ta yi kururuwar jariri ya makale a bututun da kashi ke kwarara a kasar Sin, an gano ita ce uwar jaririn, inda ta boye kan
Wata motar katako da aka kera a kasar bietnam t ashahara a titunjan birnin Ho Chi Minh. Wannan mota da ta yi fice, an kerat ne da managarcin katako, w
Wani jami’in duba gari ya samu yabo kan yadda ya ci tarar gidan abincin mahaifiyarsa, wadda aka sameta da laifin rashin kula da tsaftar abincin da ake
Jami’an tsaro sun cafke wadanda suka yi garkuwa da mata uku tsawon shekara 10, a wani gari da ake kira Cleabeland a Jihar Ohio ta Amurka.
Wani gungun ’yan sanda mata a kasar Indonesiya sun taka rawar Gangnam, don hana masu zanga-zanga a ranar ma’aikta ta duniya yin tasiri.