Addini

Addini

Hisbah ta haramta amfani da mutum-mutumi a Kano

Hisbah ta ce zata sa kafar wando daya da duk wanda suka karya dokar.

Abin da limaman jihohin Arewa 19 suka tattauna a Abuja

Yayin taron, sun tattauna kan samar da maslaha ga al’ummar kasa.

Fasa aikin Hajji: Za a fara mayar wa maniyyata kudadensu

Hukumar Alhazai ta Abuja ta ce ta shirya mayar wa maniyyata kudadensu.

Soke aikin hajji: An daina yi wa maniyyata bita a Yobe

An daina yi wa maniyyatan bita bayan soke aikin hajjin ‘yan ketare da Saudiyya ta yi.

Saudiyya ta bai wa mata izinin aikin Hajji babu muharrami

Za a rufe rajistar maniyyatan bana a ranar 23 ga watan Yuni.