Addini

Addini

Abin da ya sa Ganduje ya rufe masallacina —Sheikh Abduljabbar

Malamin ya ce abin da Gwamnatin Kano ramuwar gayya ce saboda abin da ya faru a zaben 2019.

An girke jami’an tsaro a gidan Sheikh Abduljabbar

Gwamnatin ta girke jami’an tsaro gidan malamin don tabbatar da dokar da ta sa masa.

Gwamnatin Kano ta rufe masallacin Sheikh Abduljabbar kan ‘batanci ga Sahabbai’

Ta hana malamin yin wa’azi ko lakca tare da dakatar da sanya karatunsa a kafafen yada labarai.

Za mu bude jami’ar karatun Alkura’ani ta hanyar intanet —Sheikh Sulaiman

Malamai daga kasashen Saudiya da Amurka da Ingila ne za su koyar da dalibai.

Abdulmumin Kofa ya jagoranci Alaranmomi sallar rokon samun sauki a Najeriya

Tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Kiru da Bebeji na Jihar Kano, Honarabul Abdulmumini Jibril Kofa, ya dauki nauyin shirya wani taron g