Addini

Addini

Amurka ta jefa Najeriya cikin jerin kasashen masu hana walwalar addini

Gwamnatin Amurka ta jefa Najeriya cikin sahun kasashen da ke hana al’ummarsu walwala da rashin basu ’yanci a bangaren addini biyo bayan korafe-korafen

Kungiyar Kasashen Musulumi na babban taro kan ta’addanci

Babban Taron OIC zai tattauna kan ta’addanci da tsangwamar Musulmai

Batanci: Kotun Daukaka Kara ta dage sauraron shari’a

Kotun da ke Kano za ta sanar da ranar ci bada da sauraron karar.

An kama uwa ta sayar da jaririnta N150,000

‘Yan sanda sun yi nasarar ceto jaririn bayan uwarshi ta sayar da shi N150,000.

An gabatar da Sallar Rokon Ruwa a Saudiyya

An gabatar da addu’ar rokon ruwa a ranar Alhamis a birnin Makkah da ke kasar Saudiyya kamar yadda yake a koyarwar Annabi Muhammad (SAW). Imam Shaikh A