Al’ajabi

Al’ajabi

Matasan da suka saci Baibul guda 20 a coci sun gurfana a gaban kotu

An gurfanar da wasu mutane biyu a wata  kotun majistare da ke garin Ado-Ekiti bisa zarginsu da satar littafin Baibul guda 20, da na wakokin Ibadar Kir

Tsananin zafi ya sa an fara makala wa karnuka ‘fankoki’ a jikinsu a Japan

Za a rika sayar da kowacce rigar a kan Dala 75

Giwa ta kashe mace kuma ta je wajen jana’izarta ta tattake gawarta

Lamarin ya faru ne a kauyen Raipal da ke Gabashin Indiya

Sai na bai wa matata cekin kudi take ba ni kanta —Magidanci

Magidancin na zargin matar sanay ’ya’yanta karbar kudi daga hannun kwartayenta

Ya kashe budurwarsa, ya binne gawar a dakinsa

An kama wani matashi bayan ya makure budurwarsa har sai da ta mutu, sannan ya binne gawarta a cikin dakinsa.