Al’ajabi

Al’ajabi

Tsohuwa ta babbake danta da iyalansa

Ana zargin wata tsohuwa mai shekaru 75 ta cinna wa danta, jikokinta biyu da kuma surukarta wuta a Jihar Ondo.

Malamin Islamiyya ya yi wa dalibansa 4 ’yan gida daya fyade a Gombe

Wasu mutum huku da suka yi wa yara ’yan gida daya fyade a Jihar Gombe, su ma sun shiga hannu

Almajiri ya zama miloniya a dalilin zobe

An tara masa kimanin Naira Miliyon 23.

Mawaki ya yanke jiki ya fadi yana tsaka da wasa a dandali a Afirka ta Kudu

Ya yanke jiki ya fadi lokacin da yake tsaka da waka a dandali

Sun kashe shi saboda ganin shi da naman saniya a Indiya

Sun kashe mutumin da aka kama da naman saniya a Indiya