Al’ajabi

Al’ajabi

Fasto ya je wa’azi coci da bindigar AK-47 a Abuja

Sai dai babu tabbacin ko bindigar na dauke da harsashi ko a’a

Mai jego ta rataye kanta a Borno

Ana fargabar wata matar aure mai ’ya’ya tara ta rataye kanta ta bar jariri mai wata hudu a duniya a Jihar Borno.

Damisa ta kai hari a cikin kotu

Kafar labarai ta Daily Mirrow ta ruwaito cewa bidiyon harin damisar da aka dauka a kan layi ya nuna yadda jama’a suka dauki wani mutum da ya sam

Hisbah ta cafke malamin Islamiyya kan lalata da dalibansa a Kano

Kazantar lamarin ta kai ga har malamin Islamiyyar ya dirka wa guda daga cikin daliban nasa

Masu POS na cajin N3,000 kan kowace N10,000 da aka cire a wajensu a Anambra

…..Idan ba a yi wani abu a kai ba, talaka zai juyo idan tura ta kai bango.