Al’ajabi

Al’ajabi

Ya nemi kotu ta hana iyayen budurwarsa aurar da ita

Wani matashi ya yi karar iyayen budurwarsa a gaban Babbar Kotun Shar’iar Musulunci da ke Hotoro a Kano yana neman kotun ta hana su aurar da ita ga wan

Yadda yin lalata tsakanin iyaye da ’ya’yan cikinsu ta zama ruwan dare

A wannan zamani, an kai matsayin da wasu iyaye sun dauki yin jima’i da ’ya’yan cikinsu ba a bakin komai ba.

Barawon kwamfuta ya aike wa mai ita sakon neman afuwa

Ban damu ka dawo min da kwamfutar ba, saboda na sa na’urar bibiya a jikinta.

Matashi ya rataye kansa kan zargin satar N40,000 a Adamawa 

An zargi matashin da satar kudin dan uwansa.

An ceto matar da mijinta ya daure tsawon watanni

Mahaifiyar matar ta yi zargin mijin ya yi tsafi da ‘yarta ce don cimma wani burinsa.