Al’ajabi

Al’ajabi

Sojoji sun bindige ’yan mata ’yan uwan juna a kasuwa a Kaduna

Bindige ’yan matan da sojojin suka yi a cikin kasuwar ya sa mutane gudun famfalaki a garin Kidanda

Wani ya harbe jaririyarsa saboda ba ya son fara haihuwar mace

Ba ya son ya fara haihuwar ‘ya mace sai dai namiji.

Mutumin da aka yi wa dashen zuciyar alade ya mutu

Ya rayu na tsawon wata biyu bayan dashen zuciyar alade.

An kama sojoji da dan banga sun je karbar kudin fansa

Dubunsu ta cika bayan sun sace wani basarake suna neman miliyoyi a matsayin kudin fansa.

Ya kafa wa mai ciki kusa a kanta don ta haifi da namiji

Lokacin da ta isa asibitin, ta yi ta kokarin cire kusar daga kanta, amma ta kasa.