Al’ajabi

Al’ajabi

Matar da mijinta ya buya a ban-daki saboda ’yan fashi ta bukaci a raba aurensu

Matar ta yi korafin cewa mijin nata ragon maza ne

Dubun wanda ake zargi da sace akuyar makwabcinsa ta cika

Da farko ya musanta, amma daga bisani aka ji kukanta a gidansa

Harsashin Da Aka Harbe Ni Na Nan A Cikina —Fasinjan Jirgin Kasa

“Likitan ya yi amfani da rigata domin tsai da jinin da ke zuba har zuwa gwiwata, sannan ya yi amfani da safar hannu ta aikinsu ya lalubo harsashen da

Kotu ta raba auren mutumin da ya auri jikarsa a Zamfara

Kotun ta raba auren bayan shafe shekara 23, inda suka haifi yara takwas.

Matasan da suka saci Baibul guda 20 a coci sun gurfana a gaban kotu

An gurfanar da wasu mutane biyu a wata  kotun majistare da ke garin Ado-Ekiti bisa zarginsu da satar littafin Baibul guda 20, da na wakokin Ibadar Kir